Az-Zalzalah

الزلزلة

The Earthquake8 ayahsMedinan

بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَٰنِ ٱلرَّحِيمِ

إِذَا زُلۡزِلَتِ ٱلۡأَرۡضُ زِلۡزَالَهَا﴿١

1Idan aka girgiza ƙasa, girgizawarta.

وَأَخۡرَجَتِ ٱلۡأَرۡضُ أَثۡقَالَهَا﴿٢

2Kuma ƙasa ta fitar da kayanta, masu nauyi.

وَقَالَ ٱلۡإِنسَٰنُ مَا لَهَا﴿٣

3Kuma mutum ya ce "Mẽ neya same ta?"

يَوۡمَئِذٖ تُحَدِّثُ أَخۡبَارَهَا﴿٤

4A rãnar nan, zã ta faɗi lãbãrinta.

بِأَنَّ رَبَّكَ أَوۡحَىٰ لَهَا﴿٥

5cewa Ubangijinka Ya yi umurni zuwa gare ta.

يَوۡمَئِذٖ يَصۡدُرُ ٱلنَّاسُ أَشۡتَاتٗا لِّيُرَوۡاْ أَعۡمَٰلَهُمۡ﴿٦

6A rãnar nan mutane za su fito dabam-dabam domin a nuna musu ayyukansu.

فَمَن يَعۡمَلۡ مِثۡقَالَ ذَرَّةٍ خَيۡرٗا يَرَهُۥ﴿٧

7To, wanda ya aikata (wani aiki) gwargwadon nauyin zarra, na alheri, zai gan shi.

وَمَن يَعۡمَلۡ مِثۡقَالَ ذَرَّةٖ شَرّٗا يَرَهُۥ﴿٨

8Kuma wanda ya aikata gwargwadon nauyin zarra na sharri, zai gan shi.

RELATED SURAHS