الفاتحة
The Opening • 7 ayahs • Meccan
1Da sũnan Allah, Mai rahama, Mai jin ƙai.
2Godiya ta tabbata ga Allah, Ubangijin halittu;
3Mai rahama, Mai jin ƙai;
4Mai nuna Mulkin Rãnar Sakamako.
5Kai muke bautawa, kuma Kai kadai muke neman taimakonKa
6Ka shiryar da mu ga hanya madaidaiciya.
7Hanyar waɗanda Ka yi wa ni'ima, ba waɗanda aka yi wa fushi ba, kuma ba ɓatattu ba.[1]