Al-Fil

الفيل

The Elephant5 ayahsMeccan

بِسْمِ ٱللَّهِ ٱلرَّحْمَٰنِ ٱلرَّحِيمِ

أَلَمۡ تَرَ كَيۡفَ فَعَلَ رَبُّكَ بِأَصۡحَٰبِ ٱلۡفِيلِ﴿١

1Ashe, ba ka ga yadda Ubangijin ka Ya aikata ga mutanen giwa[1] ba?

أَلَمۡ يَجۡعَلۡ كَيۡدَهُمۡ فِي تَضۡلِيلٖ﴿٢

2Ashe, bai sanya kaidin su a cikin ɓata ba?

وَأَرۡسَلَ عَلَيۡهِمۡ طَيۡرًا أَبَابِيلَ﴿٣

3Kuma Ya sako, a kansu, wasu tsuntsãye, jama'a-jama'a.

تَرۡمِيهِم بِحِجَارَةٖ مِّن سِجِّيلٖ﴿٤

4Suna jifar su da wasu duwatsu na yumɓun wuta.

فَجَعَلَهُمۡ كَعَصۡفٖ مَّأۡكُولِۭ﴿٥

5Sa'an nan Ya sanya su kamar karmami wanda aka cinye?

RELATED SURAHS